Halima Musa Abdul mai taimakon majinyata, unguwar zoma kuma malama daga fannin taimakon majinyata da ke jamiar Ahmadu Bello da ke Zariya a jihar Kaduna,Najeriya.
ZantuttukaEdit
- In da kake a yau ya samu ne daga tunanin ka na jiya.
- [1] Halima Musa ta cigaba da cewa: me kake fada wa kanka?
- Idan kana son ganin abu mai kyau toh ka shuka Tunani mai kyau.
- [2] Halima Musa ta cigaba da cewa: me kake fada wa kanka?
- Me kake gani Game da Kanka Ka yi tunanin abubuwa masu kyau Game da Kanka.
- [3] Halima Musa ta cigaba da cewa: me kake fada wa kanka?
- Kayi Tunani Mai Kyau Kuma za ka ga kanka kana Zama Abin da kake tunani akai.
- [4] Halima Musa ta cigaba da cewa: me kake fada wa kanka?