Christy Essien Igbokwe (11 November 1960 – 30 June 2011) mawakiya ce ‘yar Najeriya kuma jarumar fim. Wacce ake cewa “Macen Wakar Najeriya”. Tayi fice da wakokinta irinsu “Seun Rere" Tete Nula, Ife, Hear the Call da kuma Give me a Chance.
![](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/8/81/Christy_Essien_Igbokwe.jpg/220px-Christy_Essien_Igbokwe.jpg)
Zantuka
edit- “Ni annabi ce, ina ganin mala’iku”
- Sirrin Aure? Kada Ki So Mijin ki
- “An saki albam dina a 1976 a lokacin ina da shekaru 16 a duniya”